Gwamnatin jihar Adamawa ta ce za ta kara yawan jami’an tsaro a wuraren da ake fama da matsalolin tsaro a fadin jihar domin kare rayukan al’umma....
[foogallery id=”9114″]
Rundunar sojin saman kasar nan ta ce ta sake sauyawa wasu daga cikin manyan jami’anta wurare aiki daban-daban a fadin kasar nan domin tabbatar da daidaito...
Hukumar kula da jami’oi ta kasa NUC, ta ce; kaso daya cikin dari na adadin al’ummar kasar nan ne kawai suka iya samun gurbi a jami’oin...
Hukumar WAEC da ke shirya jarrabawar kammala karatun sakandire ta yammacin Afurka, ta saki sakamakon jarrabawar bana na watan Mayu da Yuni. Da yake sanar da...
Majalisar wakilai ta ce zata binciki kudaden da aka warewa hukumar kashe gobara ta kasa a kasafin kudin shekarar 2011 na naira biliyan biyu da miliyan...
Babban bankin kasa CBN ya ja hankalin masu safarar kayayyaki daga kasar china zuwa nan gida Najeriya dasu dinga amfani da kudin kasar ta china wato...
Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta bukaci dukkanin maniyyata aikin hajjin bana wadanda suka biya cikakkun kudaden da su duba shafukan hukumar jin dadin alhazai...
A ranar 4 ga watan Yulin shekarar 1970 ne gwamnatin Jihar gabashin kasar nan ta wancan loaci ta sanar da karbe ikon jan ragamar Makarantun shiyyar...
Gwamnan Jihar Filato Simon Lalong ya ce mutanen da aka kama kan zargin hannu cikin rikicin da ya wakana a Jihar kwanan nan da ya yi...