

Gamayyar kungiyoyin manoma AFAN a Nijeriya ta ce zata inganta rayuwar manoma ta hanyar samar mus tallafi da kuma taki ciki sauki. Shugaban Kungiyar Dakta...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta janye dakatarwar da Kansilolin Karamar hukumar Nassarawa suka yi wa shugaban karamar hukumar Auwalu Lawan Shu’aibu Aramfosu. Majalisar ta dauki matakin...
Shirin bunkasa harka Noma da kawar da yunwa a Najeriya ya bayyana cewa kamata ya yi gwmanatin kasar ta mai da hankali wajen inganta harkokin noma....
Kungiyar kwadago a Nijeriya ta zargi gwamnatin tarayyar kasar da rashin shirin kawo karshen tattaunawar dake gudana a tsakani, kan aniyarsu ta tafiya yajin aiki sakamakon...
Yayin da zabukan gwamnonin jihohin Bayelsa da Imo da kuma Kogi ke Kara gabatowa ita kuwa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana...
Shugabanin kungiyar kasashe mambobin ECOWAS, zasu gudanar da wani taron gaggawa ranar Lahadi game da juyin mulkin kasar Nijar a babban birnin tarayya Abuja. Wannan na...
Gwamnatin jihar Jigawa ta koka bisa ga yadda hukumomi ke sakin mutanen da aka samu da laifin satar na’u’rorin dake samar da Ruwa a jihar. Kwamishin...
Ma’aikatar harkokin wajen Faransa ta ce, kasar ba ta amince da ikirarin da dakarun sojin Nijar suke yi ba na karbe Iko a kasar bayan hambarar...
Shugabanin kungiyar kasashe mambobin kungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen yammacin Afrika ta ECOWAS ko kuma CEDEAO, za su gudanar da wani taron gaggawa a gobe Lahadi...
Ranar 28 ga watan Yulin ko Wacce shekara aka ware domin tunawa da masu fama da larurar ciwon hanta ta duniya da aka fi sani da...