

Hukumomin lafiyar abinci da muhalli na duniya sun fitar da wani shirin haɗin gwiwa don tunkarar duk wata annoba da ke barazana ga mutane da dabbobi....
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta duƙufa wajen magance tsadar abinci a ƙasar nan. Buhari ya bayyana hakan ne lokacin da yake buɗe taron...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid da Faransa Karim Benzema, ya lashe kambun gwarzon dan wasan Duniya bangaren maza na shekarar 2022,...
Da alama dangantaka ta ƙara yin tsami tsakanin mawaƙin APC Dauda Kahutu Rarara da Gwamnatin Kano. A baya dai tuni mawaƙin ya ayyana cewa ba zai...
Al’umma da dama a Kano na kokawa kan wayar gari da aka yi Cinnaku sun mamayi wasu unguwanni. Dama dai a kan fuskanci irin wannan a...
Jarumi Adam Abdullahi Zango yace, rashin kuɗin ci gaba da karatu ne yasa ya shiga harkar film. Adam Zango ya bayyana hakan a tattaunawarsa da Freedom Radio....
Jaruma Fatima Isah Bala wadda aka fi sani da Yasmin a shirin Kwana Casa’in ta nuna damuwa kan yadda wasu mutane ke aibata ƴan film. Yasmin...
Tsohon shugaban hukumar yaƙi da rashawa ta Kano Muhuyi Magaji Rimin Gado ya shiga jam’iyyar NNPP ta tsohon Gwamna Kwankwaso. Rimin Gado ya shaidawa Freedom Radio...
Hukumomi a Kano sun cafke wani ɗan ƙasar China mai suna Mr Geng bisa zargin hallata wata mata Ummukulsum Buhari da aka fi sani da Ummita...
Wata sanarwa da shugaban kungiyar likitocin dake kula da masu cutar tabin hankali a kasar Taiwo Obindo ya fitar ta nuna cewa, yanzu haka sama da...