Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars tayi rashin nasara a hannun Gombe United da ci daya da nema a gasar Firimiya ta kasa da suka fafata....
Ministan Lantarki na ƙasa Injiniya Abubakar D. Aliyu ya kai ziyara ƙasar Jamus domin gani da ido a katafaren kamfanin makamashi na duniya wato Siemens. Yayin...
Likitoci a Kano sun yanke hannun wani matashi da aka yanka sanadiyyar zuwa yin nasiha da neman sulhu. Rahotanni sun ce matashin Salisu Hussain ya gamu...
Gwamnatin kasar Saudiyya ta tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan. Shafin Haramain Sharifai mai kula da masallatai biyu masu alfarma ne ya wallafa hakan a yau...