An harbe ƙasurgumin ɗan fashin nan da ke satar mutane har ma da shanu mai suna Damuna a jihar Zamfara. Kungiyar da Dogo Gide ke jagoranta...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da bada tallafin man fetur a cikin watanni shida na farkon shekarar 2022. Ministar kuɗi kasafi da tsare-tsare...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da bada tallafin man fetur a cikin watanni shida na farkon shekarar 2022. Ministar kuɗi kasafi da tsare-tsare...
Gwamnatin Tunisia ta ce daga yanzu ya zama dole dukkanin ‘yan ƙasar da kuma baƙi su nuna shaidar karbar allurar rigakafin cutar COVID-19 kafin shiga wuraren...
Shugaban Turkiyya Recep Tayyib Erdogan ya janye barazanar sa na korar wasu jakadun kasashen Turai 10 sakamakon zargin su da matsawa gwamnatin sa lamba. Musamman na...
Gwamnatin jihar Kano ta ce tana dab da buɗe makarantar ƙwararru masu jinyar ido a jihar. Kwamishin lafiya na jihar Dakta Aminu Ibrahim tsanyawa ne ya...