Shugabannin kasashen Afurka da dama ne suka yi jawabansu a rana ta biyu a taron koli na Majalisar Dinkin Duniya. Sai dai bayanan shugabannin sun fi...
Gwamnatin tarayya ta ce akwai dalilai masu tarin yawa da ya hanata bayyana sunayen mutanen da suke ɗaukar nauyin masu aikata ta’addanci a ƙasar nan. Ministan...
Kwararrun ‘yan wasan jihar Kano za su buga wasan sada zumunci da kungiyar kwallon kafa ta Zoo United. Wasan dai za’a gudanar dashi a yau Alhamis...
Kwamitin daukaka a kan al’amuran wasannin gasar confederation Cup ta Afrika, ya ragewa kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Enyimba, Austin Oladapo dakatarwar da akai masa...
Jam’iyya mai mulkin kasa APC ta sake dage babban taronta na jihohi a fadin kasar nan zuwa 16 ga watan Oktoba, mai kamawa. Wannan na kunshe...
Hukumar Haute Autorité pour la Consolidation de la Paix mai wanzar da zaman lafiya ta Nijar, ta gudanar wani taro da wakilan ƙabilun jihohin Agadas da...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta cafke wani mutum mai larurar ƙafa, bisa zargin sa da hannu dumu-dumu wajen sace-sace da kuma yin garkuwa da mutane....