A yau Laraba ne ake sa ran shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar Abuja domin halartar bikin EXPO 2020 a Dubai da ke Hadaddiyar Daular Larabawa....
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na ganawa da shugaban ƙasar Afrika ta kudu Cyril Ramaphosa a fadar sa. Cyril Ramaphosa ya sauka a Najeriya don duba wasu...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce akwai raguwar kamuwa da cuta mai karya garkuwar jiki da kashi 2.5 zuwa 0.5 a jihar Kano Kwamishinan lafiya...
Cibiyar daƙile yaduwar cuttuka ta ƙasa NCDC ta tabbatar da ɓullar cutar corona samfurin Omicron a Najeriya. NCDC ta ce, a yanzu mutane uku sun kamu...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta nada Salisu Yusuf a matsayin sabon mai horar da ita. Nadin Salisu Yusuf zai sa ya jagoranci kungiyar a...
Wani kwale-kwele ɗauke da ɗaliban makarantar Islamiyya ya nutse a ƙaramar hukumar Ɓagwai. lamarin ya haifar da mutuwar ɗalibai 10 yayin da sama da ɗalibai 30...
Gwamnatin Kano ta ce za ta ɗaukaka kara a kan hukuncin da kotu a Abuja ta yi na rushe zaɓen tsagin gwamna Ganduje da aka yi...