

Limamin masallacin juma’a na Umar Sa’id Tudunwada da ke Tukuntawa anan Kano Dakta Abdullahi Jibrin Ahmad ya ce, zagin shugabanni ne ke haifarwa ƙsar nan koma...
Fitaccen ɗan wasan Hausa a Kannywood Tijjani Asase ya ce, ya fara neman kuɗi daga sana’ar gwamngwan. Tijjani ya kuma ce yayi sana’ar karen mota kafin...
Wani ɗan kasuwar kayan miya da ke ƴan Kaba ya kokawa kan yadda suke asarar tumatir a wannan lokaci. Lawan Abdullahi ne ya bayyana hakan a...
Dakarun Operation Hadarin Daji na sojojin ƙasar nan sun yi luguden wuta kan sansanonin ‘yan bindiga a cikin dazukan Jihohin Sokoto da kuma Katsina, tare da...
Babban sufeton ‘yan sandan ƙasar nan Usman Alƙali Baba, ya ce rundunar ba ta da wani shiri na sake dawo da ‘yan sandan yaki da manyan...
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta miƙa sama da mutane 187 a hannun gwamnatin jihar, bayan sun kuɓutar da su daga masu garkuwa da mutane. Mai...
Masu gudanar da sana’a a kan danjar titi sun koka bisa yadda suke fuskantar barazana ga lafiyar su har ma rayuwakn su. A zantawar mu da...
Gwamnatin jihar Kano ta bankaɗo wata makarantar mari a unguwar ƴar Akwa da ke Na’ibawa. Kwamishinan harkokin addinai Muhammad Tahar Baba Impossible ne ya bayyana hakan,...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles dake wasa a kungiyar Villareal dake kasar Spain Samuel Chukwueze, ya zama dan wasa na 2 mafi...
Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, sun bukaci hukumar kwallon kafa ta kasa NFF data sallami mai horar da kungiyar Gernot Rohr. Hakan...