

Hukumar Kwallon kafa ta Duniya FIFA, na shirin gudanar da babban taro kan bukatar sauya buga gasar cin kofin Duniya duk bayan shekaru 2. Taron dai...
Rundunar ƴn sandan jihar Katsina ta kama wasu mutane 5 da ta ke zargin suna kai wa ƴan bindiga man fetur. Kazalika rundunar ta zargi cewa...
Gwamnatin jihar Kano za ta farfaɗo da alaƙar da ke tsakanin ta da Pakistan. Dawo da alaƙar za ta mayar da hankali wajen inganta fannin ilimi...
An gudanar da gasar kyau ta ƙasa a jihar Lagos. A Asabar ɗin nan ne aka shirya gasar kyau a wani katafaren Otel da ke jihar...
Shugaban Sashen nazarin tattalin arziƙi a jami’ar Yusif Maitama Sule a nan Kano, Dakta Abdurrazaq Ibrahim Fagge ya ce sabon shirin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari akan...
Duk da kokarin da gwamnati ke yi na tabbatar da rabon albarkatun kasa daidai gwargwado, har yanzu ana samun banbance-banbance wajen kula da cibiyoyin lafiya a...
Kungiyar kwallon kafa ta Sokoto United ta dauki Mohammed Mohammed a matsayin sabon mai horar da tawagar. Tsohon mataimakin mai horar da tawagar Gombe United, Mohammed...
Mahukuntan kasar Qatar na ci gaba da duba yiwuwar saka yin ragakafin Corona ya zama tilas ga ‘yan wasan da za su halarci kasar don buga...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta yi kunnan Doki da Granada a gasar cin kofin Laligar kasar Spain da ci 1-1. Mintuna 2 da fara wasan...
Hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta jihar Kano ta haramta haska duk wasu fina-finai da aka nuna yin garkuwa da mutane. Hukumar ta ce, ta haramta...