

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya buƙaci majalisar dattijai da ta amince masa ya ciyo bashin sama da Dala biliyan huɗu da yuro miliyan ɗari bakwai da...
Ministan tsaro Manjo janar Bashir Salihi Magashi mai ritaya na wata ganawar sirri da shugaban kwamitin tsaro na majalisar wakilai. Ganawar ta su ta mayar da...
Mai horos da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Akwa United Kennedy Boboye, ya ce dole sai kungiyar ta kara zage dantse wajen ganin ta kai...
Kwamitin kula da gasar cin kofin mai dakin shugaban kasa Muhammad Buhari, Aisha Buhari ya ce ya shirya tsaf domin fara gasar, a gobe Laraba 15...
Gamayyar kungiyoyin lafiya JUHESU sun rubutawa ministan kwadago da samar da aikin yi Dakta Chris Ngige wasikar buƙatar bai wa manbobin su abubuwan da suke bukata....
Wani mai sharhi da kuma nazarin dokokin ƙasar nan ya bayyana cewa abinda ya jawo jihar Kaduna tafi jihar Kano tara kudin haraji shi ne ƙin...
Gamayyar kungiyoyin lafiya JUHESU sun rubutawa ministan kwadago da samar da aikin yi Dakta Chris Ngige wasikar buƙatar bai wa manbobin su abubuwan da suke bukata....
Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha da ministan lafiya Dakta Osagie Ehanire sun bukaci likitoci masu neman ƙwarewa da su kwantar da hankalin su domin kuwa ana...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD ta buƙaci shugaba Muhammadu Buhari da ya halarci ganawar da za su yi da ƙungiyar likitoci ta ƙasa...