

Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar mutane 9 tare da jikkatar mutum guda, sakamakon harin da “yan bindiga suka kai a kauyen Ungwan...
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya yi watsi da bukatar gamayyar kungiyoyin kare martabar Arewa ta CNG na ya sauka daga mukamin sa. Gamayyar kungiyoyin...
Ƙungiyar Kano Pillars ta raba gari da mai horarwarta Ibrahim Musa Jugunu. Jami’in yaɗa labaran ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu ne ya sanar da hakan a...
Ƙungiyar Kano Pillars ta raba gari da mai horarwarta Ibrahim Musa Jugunu. Jami’in yaɗa labaran ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu ne ya sanar da hakan a...
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da sace mutane 60 a ƙauyen Rini dake ƙaramar hukumar Bakura ta jihar Zamfara a daren Jumma’a. Mai magana...
Gwamnatin tarayya ta cimma matsaya da ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD, kan batun janye yajin aikin da suka tsunduma makwanni biyu da suka...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya shaida ɗaurin auren ɗan sa Yusuf Buhari da ƴar gidan sarkin Bichi Zahra Bayero. Shugaba Buhari ya sauka a filin jirgin...
Gwamnatin tarayya ta gargaɗi marubuta da suke bayar da bayanin cewa ƴan boko haram ɗin da suka tuba an sanya su cikin jami’an tsaron ƙasar nan....
Hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS ta ce, da zarar an yiwa kamfanin Twitter rijista a Najeriya za a ƙara samun kuɗaɗen shiga. Hukumar ta ce,...
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sake naɗa Farfesa Ishaq Oloyede a matsayin shugaban hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun Ƙasar nan JAMB. Wannan na cikin wata...