

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina ta ce tana bincike kan kisan wani ango da aka tsinci gawarsa cikin jini a gidansa da ke unguwar Tashar Buja...
Shahararren mawaƙi kuma ɗan fim, wanda kuma ya taimaka wajen ɗaukaka kiɗa da waƙoƙin Reggae Jimmy Cliff ya mutu yana da shekara 81. An haife shi...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta yaba da yadda ake gudanar da aikin gina sansanin ƴan wasan ƙungiuar Kano Pillars da ake gina wa a tsohuwar tashar...
Kananan ma’aikatan Hukumar samar da Ruwa ta jihar Kano, sun gudanar da zanga-zanga a gaban zauren Majalisar Dokoki. Ma’aikatan, sun yi wannan zanga-zanga ne a yau...
Ƙungiyar masu sayar da Robobi ta jihar Kano, ta ja kunnen mambobinta da kuma masu sayar da kayan Gwanjo a kan titin Masallacin Idi da su...
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, ta umarci jami’anta da su bai wa dukkanin makarantun jihar tsaron da ya kamata. Hakan na cikin wata sanarwa da jami’in...
Rundunar sojin Isra’ila ta ce ta kashe babban jami’in ƙungiyar Hezbollah Haytham Ali Tabatabai a wani hari da ta kai Beirut babban birnin Lebanon wanda aka...
Gwamnatin Tarayya za ta kira taron tattaunawa na musamman domin dakile yiwuwar tsunduma yajin aikin kungiyar malaman jami’o’i ASUU. Ana sa ran shugabannin kungiyar za su...
Shugaban kasa Bola Tinubu, ya sanar da ceto masu ibada 38 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a cocin Eruku da ke jihar Kwara....
Umarnin na shugaban ƙasa ya fito ne daga zama na musamman da ya gudanar da yammacin lahdin nan a birnin tarayya Abuja tare da Shugabannin Rundunonin...