

Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce farashin gas na girki ya tashi a watan jiya na Fabrairu. A cewar hukumar ta NBS tukunyar gas mai...
Kungiyar gwamnonin kasar nan ta yi allawadai da harin da ‘yan bindiga suka kai kan jerin gwanon motocin gwamnan jihar Benue Samuel Ortom a jiya asabar....
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, jami’in hukumar KAROTA ne ya haifar da hatsarin mota a shatale-talen Kano Club. Mai magana da yawun ƴan sandan...
Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya ce, ba ya iya bacci idon sa a rufe sakamakon tabarbarewar tsaro a yankin jihohin arewa maso gabashin kasar...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Borussia Dortmund Braut Erling Haaland ya ce burinsa shi ne ya koma shararriyar kungiyar nan ta Real Madrid...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta kama wani mai suna Ibrahim Adamu da take zargi da safarar makamai, inda ta same shi da kudi naira miliyan...
Gwamnan Jihar Rivers Nyesom Wike ya ce ba zai mara wa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan baya ba, ko da kuwa zai samu tikitin tsayawa takarar...
‘Yan bindiga sun kai hari ga jerin gwanon motocin gwamnan jihar Benue Samuel Ortom a yau asabar. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a kauyen...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara jaddada matsayin gwamnatinsa na ci gaba da kyautata rayuwar ‘ya’ya mata a Nigeria. A cewar shugaba Buhari tuni ya umarci...
Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar na uku ya bukaci al’ummar kasar nan da su yi fitan dango don karbar allurar riga-kafin cutar covid-19....