

Ku ci gaba da bibiya ana sabinta wannan shafi da sabbin bayanai.
Wasu ƴan jihar Kano sun koka kan zargin tauye musu haƙƙi daga kamfanin jirgin sama na Azman. Fasinjoji ne da suka biya kuɗi domin jirgin ya...
Ƴan sanda sun bankaɗo maɓoyar masu garkuwa da mutane a unguwar Jaba da ke nan Kano. Wani shaidar gani da ido ya ce, ƴan sandan sun...
Ƴan Kasuwar Kantin Kwari da ke Kano sun fara tattara kuɗi domin fanso wasu ƴan Kasuwar da aka yi garkuwa da su. Mataimakin shugaban ƙungiyar ƴan...
Masu garkuwa da mutane sun sace ƴan kasuwar Kano sama da 20. Rahotonni sun ce, an sace rukunin ƴan kasuwar Kantin Kwari a kan hanyarsu ta...
Kungiyar kwallon kafa ta Montreal Impact dake a kasar Canada wadda Thierry Henry ke horaswa ta dauki dan wasan Najeriya Ibrahim Sunusi. Sunusi dan wasan gaba...
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta Gombe United, Dakta Larry Daniel , ya mika sakon ta’aziyyar tawagar, a madadin ‘yan ga shugaban hukumar wasanni ta jihar Gombe,...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Gernot Rohr, ya ce, dan wasan Najeriya dake taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Napoli Victor Osimhen...
Hadimin Gwamna Ganduje kuma tsohon Kwamishinan ayyuka na Kano, ya ce, wasu tantirai marasa ilimin addini da boko ne ke juya lamuran gwamnati da siyasar Kano....
Kimanin ‘yan wasa da jami’ai talatin da shida ne a cikin kungiyoyi ashirin dake buga wasa a gasar firimiyar kasar Ingila suka kamu da cutar Korona...