

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nemi Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gayyato sojojin kasar Chadi, don su taimaka a yakin da ake yi da...
Tsohon shugaban asibitin koyarwa na Aminu Kano Farfesa Abdulhameed Isa Dutse ya rasu Bayan da ya sha fama da ‘yar gajeriyar rashin lafiya. Wata Majiya daga...
Kungiyar masu makarantu masu zaman kansu ta kasa reshen jihar Kano, ta bukaci iyayen yara da su tabbatar ‘ya’yansu sun je makaranta sanye da takunkumin rufe...
Gwamnatin jihar Kano ta kulla kawance da tsohon dan wasan Najeriya wanda kuma ya ke buga wa kasar Ingila wasa John Fashanu, domin ciyar da harkokin...
Kungiyar kwallon kafa ta Everton ta tabbatar da daukar dan wasan baya daga Norwich City, Ben Godfrey, kan kudi Yuro miliyan 25. Farashin zai iya karuwa...
Kungiyar kwallon kafa ta Inter Milan ta dauki dan wasan bayan kasar Italiya Matteo Darmian a matsayin aro daga kungiyar Parma. Damian zai ci gaba da...
Amurka ta shawarci gwamnatin rikon kwarya ta kasar Mali da ta mutunta yarjejeniyar da suka cimma da kungiyar raya tattalin arzikin yammacin kasashen Afrika ta ECOWAS....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da fitar da kudi naira biliyan goma don ci gaba da shirye-shiryen ayyukan kidaya a sauran kananan hukumomi 546 a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da biyan malaman makaranta sabon tsarin albashi a kasar nan. Shugaba Buhari ya bayyana haka a yau litinin yayin taron...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta ƙulla yarjejeniya da dan wasa Edinson Roberto Cavani, kan albashi kimanin fan yuro 210,000 a kowane mako. Cavani zai...