

An tashi baram-baram bayan da aka kwashe awa 8 ana tattaunawa da gwamnatin tarayya da kungiyar kwadago ta kasa biyo bayan rashin cimma matsaya. Wannan na...
Kwamishinan zabe na jihar Akwa Ibom Mr Mike Igini ya ce hukumar zabe ta tabbatar da zargin da ake yi wa wasu malaman jami’o’I 3 na...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Pierre-Emerick Aubameyang, ya rattaba hannu a yarjejeniyar ci gaba da zama kungiyar har tsawon shekaru uku masu zuwa. Kwantiragin...
Kwamitin karta-kwana da gwamnatin Kano ta kafa don yaki da miyagun kwayoyi ya kama tabar wiwi da ya kai nauyin kilogram hamsin da uku da digo...
Kungiyar kwallon kafa ta Club Brugge, ta bayyana cewa dan wasan ta David Okereke dan asalin Najeriya, ya kamu da cutar Corona. Club Brugge ta ce...
Tsohon jami’in kula da lafiya na kungiyar kwallon kafa ta ‘yan kasa da shekara 17 ta kasa, Dr. Ayodeji Olarinoye, ya yi kira ga gwamnatin tarayya...
Jami’an ‘yan sanda a jihar Bauchi sun yi holen wasu mutane 15 da ake zargin su da cin zarafin wasu ‘yan mata kanana cikin su har...
Ana sanya ran Gwamnonin jihohin kasar nan 36 zasu tattauna da wakilan kwamitin koli kan tattalin arziki don lalubo hanyoyin magance matsalolin da jihohi ke fuskanta...
Babban bankin kasa CBN ya ce ya rarraba tsabar kudi Naira biliyan 69 cikin biliyan 100 da aka ware don tallafawa dai-daikun mutane da kuma masu...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya na wata ganawa ta musamman da mambobin kwamitin shugaban kasa da ke bashi shawara kan harkokin tattalin arziki. Rahotanni sun ce...