

Shugaban hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta Kano Malam Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce baza su iya dai-dai ta farashin shinkafa ba a...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci rantsar da sabbin alƙalan manyan kotunan jihar Kano tare da babban sakatare guda ɗaya. Alƙalan sun haɗa da...
Daga Madina Shehu Hausa Gwamnatin jihar Kano ta bukaci dukkanin ma’aikatun jihar da su ci gaba da kula da tsaftace ma’aikatar don Kara fito da martabar...
Limamin masallacin Juma’a na Sahaba dake unguwar Kundila cikin karamar hukumar Tarauni anan birnin Kano Sheikh Muhammad Bin Usman ya ja hankalin al’ummar musulmi wajen dagewa...
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya ce zai tabbatar duk wani Bafulatani makiyayi da yayi yunkurin kafa kungiyar tsaro ta Vigilante ya daure shi. Wannan na...
Gwamnatin tarayya za ta fara tallafawa malaman makarantu masu zaman kansu da annobar cutar COVID-19 ta shafa. Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ne ya bayyana...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci zaman da shugabannin kungiyar bunkasa tattalin yammacin Afrika ECOWAS ke yi don lalubo hanyoyin sasanta rikicin kasar Mali. Shugaba Buhari...
Wani jirgin shalkwabta da ya fado a wani gini a jihar Lagos yayi sanadiyyar mutuwar mutane biyu wanda har yanzu ba a kai ga tantance ko...
Gwamnatin tarayya ta ce shirye-shirye sun yi nisa wajen ganin an sanya matasan da suka ci gajiyar shirin nan na Npower cikin wasu tsare-tsare na hukumomin...
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne su dari hudu da goma sun mika wuya ga rundunar sojojin kasar nan a jihar Nassarawa. A cikin wata...