

Hadaddiyar Kungiyar masu sana’ar sayar da dabbobi ta jihar kano ta bukaci gwamnatin da ta yi duba kan yadda ake samun kasuwannin sayar da dabbobin ba...
Gidauniyar tausayawa da tallafawa mabukata wato Empathy Foundation ta ja hankalin al’ummar musulmi da su zage dantse wajen aikata ayyukan alkheri a wadannan kwanaki goma da...
Hukumar yaki da cuta mai karya garkuwar jiki ta jihar Kano (SACA), ta ce, gwamnati za ta kara inganta asibitocin jiha tare da sanya kayan gwaji...
Gwamnatin tarayya ta ce akalla al’ummar kasar nan miliyan goma sha takwas ne suke fama daga cikin nau’ikan cutar hanta wato Hepatitis. Shugabar shirin dakile cututtuka...
Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce gwamnatin tarayya ta samu kudaden shiga daga bangaren harajin kayayyaki wato VAT cikin watanni shida na farko na wannan...
Hukumar shirya kwallon Kwando ta FIBA Afrika ta fitar da sunan tsohon dan wasan kungiyar kwallon Kwando ta kasa D’Tigers a matsayin kwarzon dan wasan Najeriya...
An soke gudanar da gasar Tennis ta ATP da WTA da zai gudana a kasar sin wato China sakamakon Annobar Corona. Gasar wacce ta hada da...
Dan wasan gaban kungiyar Kwallon kafa ta Paris Saint German (PSG), ta bayyana cewar dan wasanta Kylian Mbappe zai shafe sati uku yana jinyar raunin da...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Alhamis 30 da Juma’a 31 ga wannan watan amatsayin ranar hutun babban sallah . Ministan cikin gida Ogbeni Rauf Aregbesola ne...
Kwamitin kwararru wanda tsohuwar firaministan kasar Ireland Mary Robinson ta ke jagoranta ya wanke shugaban bankin raya kasashen Afirka AfDB Akinwumi Adesina. A cewar kwamitin Mista...