

Manchester United, ta kai bantan ta da kyar a kokarin neman tikitin zuwa gasar kofin Zakarun Turai ta Champions league , bayan samun nasara a wasanta...
Tawagar Shekarau Babes FC, ta tabbatar da cewar zata shiga a dama da ita a gasar rukuni na daya wato Nigeria National league (NNL), na kakar...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta tsawaita kwantiragin mai horar da ‘yan wasan ta Ibrahim Musa da aka fi sani da Jugunu, na shekara daya...
Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi kira ga al’umma su dinga baiwa jami’an sunturi gudunmawar da ta dace don dakile matsalar tsaro a kasar...
Kungiyar gwamnonin arewacin kasar nan sun nuna alhinin bisa rasuwar mahaifin gwamnan jihar Kwara Abdurrahman Abdurrazak wato Alhaji Abdulganiyyu Folorunsho Abdurrazak mai darajar SAN wanda ya...
Ministan sufuri Rotimi Amaechi ya ce za a dawo a ci gaba da sifirin jirgin kasa tsakanin Abuja zuwa Kaduna a ranar 29 ga watan Yulin...
A karon farko cikin shekaru da dama ‘yan bindiga sun kashe mutune 20, ciki har da yara kanana a yankin Dafur na kasar Sudan da yaki...
Wata kotu a kasar Chadi ta yanke hukuncin daurin shekaru 10 kan wani Janar na soji da wasu masu mukamin Kanar guda 2 da kuma shugaban...
Shugabannin kasashen Kungiyar bunkasa tattalin arzikin yammacin Afrika ta ECOWAS sun ce za su ci gaba da tattaunawa kan matakan dakile tashe-tashe hankula da ke tunkarar...
Gwamnatin tarayya ta ce baza ta biya Naira dubu sittin ba a matsayin kudaden fita ga matasan da suka amfana da shirin N-Power kamar yadda suka...