

Rahotonni daga jihar Nasarawa na cewa har yanzu al’umma basu murmure daga kuncin rayuwar da cutar Corona ta kawo ba, dukda cire dokar kulle da gwamnatin...
Rayuwa da corona wani darasi ne babba kuma mai zaman kansa lura da tarin kalubalen da al’umma suka shiga, sakamakon dokar zaman gida da kuma takaita...
Masanin kimiyyar siyasar nan a Kano Dakta Abbati Bako ya bayyana cewar ba’a samu wani ci gaba ba a tsawon shekaru 21 da aka yi ana...
Tsohon dan wasan kungiyar Kwallon kafa ta matasa ‘yan kasa da shekaru 17 ta Kasa , Golden Eaglet Ibrahim Said , ya ce ya shirya tsaf...
A safiyar yau Litinin ne gamayyar kungiyoyin likitoci ta kasa wato National Association of Resident Doctors (ARD) ta tsunduma yajin aikin sai-baba-ta-gani saboda zargin gwamnatin tarayya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata rage kasafin kudin shekarar 2020 da kaso 30 cikin 100. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana hakan lokacin da...
Majalisar dinkin duniya ta yi gargadin cewa annobar Covid-19 ka iya kashe karin 51,000 na yara ‘yan kasa da shekara biyar a yankin Gabas ta Tsakiya...
Ana zargin wani matashi mai suna Aminu Bala dan kimanin shekaru 28 da hallaka matar yayan sa mai suna Hauwa’u Ilyasu ‘yar shekaru 27. Wannan al’amari...
Shugaban majalisar gudanarwa ta jami’ar Yusuf Maitama Sule dake nan Kano Malam Sule Yahaya Hamma ya sanar da yin murabus daga mukamin sa. Cikin wata sanarwa...
Gamayyar Kungiyoyin likitoci masu neman kwarewa ta kasa NARD ta tsunduma yajin aiki ranar Litinin, bayan wa’adin kwanaki 14 da ta bawa gwamnatin kasar ya cika....