Connect with us

Labarai

PRP ta bukaci shugaba Tinubu ya gaggauta yin murabus kafin zaben 2027

Published

on

Jami’iyyar PRP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya gaggauta yin murabus kafin zaben 2027.

 

Shugaban jam’iyyar ta PRP Dr. Hakeem Baba Ahmad ne ya bayyana hakan a zantawar sa da DCL English. In da ya ce shugaban kasa Tinubu ya gaza ta fuskar habbaka tattalin arzikin kasar nan baya ga harkokin tsaro da sauran harkokin shugabanci.

 

Haka kuma ya ce, manufofin gwamnatin tarayya sun haddasa tsananin rayuwa ga al’ummar Najeriya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!