Connect with us

Labarai

Yan wasa da masu horaswa 11 sun mutu a hatsarin jirgin Faransa

Published

on

Wani jirgin sama ɗauke da ƴan wasan zamiya ya yi hatsari a Gabashin Faransa kuma dukkan mutane 11 da ke ciki sun rasu.

 

Mutanen sun haɗa da masu horaswa biyar da ɗalibansu biyar da kuma matuƙin jirgin.

 

Jirgin ya yi hatsari ne jim kaɗa bayan ya tashi, kuma wasu daga cikin ƴan uwan mutanen da ke ciki suna kallo lokacin da ya faɗo.

 

Jirgin ya faɗo ne kusa da wata unguwa, kuma babu wanda abun ya shafa.
Kawo yanzu babu tabbacin abin da ya jnyo hatsarin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!