Labarai
Rahoto na musamman: Shirin ‘yan Najeriya kan zabe kasar
![](https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/02/ZABE.png)
A gobe asabar ne yan Najeriya za su kada kuri’a a babban zaben kasar domin zabar sabon shugaban kasa da mataimakinsa da kuma sanatoci.
Sai dai ko wane shiri yan Najeriyar ke yin a game da zaben wanda ya cancanta?
Domin jin cikakken rahoton, danna alamar sauti.
Rahoton:Shamsiyya Faruk Bello.
You must be logged in to post a comment Login