Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

KannyWood

Rarara ya yi martani ga masu sukarsa da cewa shi ba ɗan Kano ba ne

Published

on

Mawakin nan Dauda Kahutu Rarara, ya yi martani ga masu sukarsa da cewa shi ba ɗan Kano ba ne.

A hirarsa da Freedom Radio ya bayyana dalilan da suka sanya aka fi ganin ya fi ɗaukar ɗumi a siyasar Kano.
Rarara ya kuma sake jaddada hasashensa na cewar Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna ne zai lashe zaɓen Gwamnan Kano.
Ya ce, yanzu a siyasar Kano tuni Ganduje ya dame Kwankwaso ya shanye balantana Abba.
Haka kuma ya yi martani ga mawaƙan da suke ganin ba za su iya haɗa hanya da shi ba a siyasa.
Mawaƙin ya kuma yi fida bisa dalilan da suka raba shi da dan takarar gwamna a jam’iyyar ADP Sha’aban Ibrahim Sharaɗa.
Ku kalli cikakkiyar tattaunawar a nan ta hanyar danna alamar Play.
Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!