Connect with us

Labarai

Rundunar Soji ta hallaka dan ta’adda tare da kubutar da wadanda aka sace

Published

on

Rundunar soji ta Operation Hadin Kai ta halaka wani dan ta’adda tare da ceto wasu da aka sace, yayin wani farmaki da suka kai maboyar ’yan ta’addan a jihar Borno.

Wannan na cikin sanarwar da Jami’in Yada Labarai, Laftanar Kanal Sani Uba, ya fitar a ranar 4 ga Yuni 2026.

Ya ce, dakarun sun kai hare-hare yankin Wulgo, inda aka gano maɓoyar ’yan ta’adda tare da lalata wasu daga cikin kayan aikin su.

Sanarwar ta ce, an ceto wasu da aka yi garkuwa da su, yayin da wasu ’yan ta’adda suka tsere sakamakon artabu da dakarun rundunar.

Rundunar ta ce za ta ci gaba da gudanar da ayyukanta domin murkushe ayyukan ta’addanci da yankin Arewa maso Gabas.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!