Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sanya Hijabi: Gwamnan Kwara ya sake rufe wasu makarantu

Published

on

Gwamnatin jihar Kwara ta yi amai ta lashe kan matakin da ta ɗauka da farko na buɗe wasu makarantu waɗanda ta ba da umarnin rufewa a baya sakamakon saɓani kan ƙyale ƴaƴa mata su sanya hijabi.

A cewar babbar sakatariyar ma’aikatar ilimi ta jihar Kemi Adeosun, ta ce, yanzu an janye komawa makarantun da a baya aka amince su koma karatu a ranar Litinin.

Adeosun ta ce, wannan hukunci an zartar da shi ne da nufin zaman lafiya ga ɗaliban.

A cewar ta, Gwamnati za ta yi duk mai yiwuwa domin tabbatar da gaskiya da girmama doka a kan kowane ɗan jihar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!