Connect with us

Addini

Shugaban NAHCON ya musanta bada umarnin kama Editan News Point

Published

on

Shugaban hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan, ya musanta zargin da jaridar News Point Nigeria ta wallafa cewa ya umarci jami’an tsaro su kama Editan ta.

Hakan na kunshe ne ta cikin wata sanarwar da mai taimaka masa kan kafafen yada labarai Ahmad Muazu, ya fitar a daren Talatar makon nan.

Sanarwar ta ce, labarin da aka wallafa, an kirkire shi ne domin bata sunan Farfesa Pakistan da kuma zubar da martabar hukumar da idon duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!