Connect with us

Labarai

Yadda Maniyyata Hajjin bana na jihar Nasarawa suka gamu da hatsarin mota

Published

on

Maniyyatan aikin Hajjin bana na jihar Nasarawa da ke shirin tashi a jirgin farko, sun yi hatsarin mota.

Rahotonni sun ce mutane hudu sun samu rauni bayan da motar maniyyatan ta yi fadi da su da yammacin Larabar makon nan a hanyarsu ta zuwa Abuja inda za su hau jirgi.

Maniyyatan sun yi hatsarin ne a cikin mota kirar bas mai daukar mutane 18 a yankin karamar hukumar Keffi a ta jihar.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!