Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yadda Maniyyata Hajjin bana na jihar Nasarawa suka gamu da hatsarin mota

Published

on

Maniyyatan aikin Hajjin bana na jihar Nasarawa da ke shirin tashi a jirgin farko, sun yi hatsarin mota.

Rahotonni sun ce mutane hudu sun samu rauni bayan da motar maniyyatan ta yi fadi da su da yammacin Larabar makon nan a hanyarsu ta zuwa Abuja inda za su hau jirgi.

Maniyyatan sun yi hatsarin ne a cikin mota kirar bas mai daukar mutane 18 a yankin karamar hukumar Keffi a ta jihar.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!