Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yadda ‘yan sanda suka kama wasu mutane da ake zargin yi wa yarinya fyade a jihar Yobe

Published

on

Rundunar ‘Yansandan jihar Yobe ta kama  wasu karti 3 da ake zargi sun yiwa wata karamar yarinya ‘yarshekara 13 fyade na taron dangi a garin Potiskum.

Kakakin rundunar ASP Dungus Abdulkarim ya ce matasan sun yi amfani ne da lokacin bikin kirsimeti wajen keta haddin yarinyar.

Haka kuma  ya ce rundunar na tsare da wani mutum mai suna Bako Umaru, mai shekaru 35 bisa zargin yin garkuwa da kuma yiwa wata yarinya fiyade , har ma ya jima ta rauni, a Unguwar Hausari dake Geidam.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!