Connect with us

Labarai

Yan Bindiga sun hallaka mutum 7, tare da jikkata wasu 5 a Birnin Gwari

Published

on

Wasu ƴanbindiga sun kai wani sabon hari a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna a arewacin duk da sulhun da aka yi a yankin.

Ƴanbindigar sun ƙaddamar da harin ne a garin Kuyallo da ke yankin Birnin Gwari jihar Kaduna, wanda ya yi sanadin asarar rayuka.

Mazauna yankin sun ce mutum tara aka kashe a harin, wasu kuma suka tsira da munanan raunuka.

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta tabbatar da harin amma ta ce mutum bakwai aka kashe, mutum biyar kuma suka ji rauni.

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!