Connect with us

Labaran Wasanni

Yanzu-yanzu: Barcelona ta sallami mai horar da ‘yan wasan ta Ronald Koeman

Published

on

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta Kori mai horar da ‘yan wasan ta Ronald Koeman.

Barcelona dai ta Kori mai horarwar ne biyo bayan rashin nasarar da ya yi a gasar Laligar kasar Spaniya da ci 1-0 a hannun kungiyar kwallon kafa ta Rayo Vallecano.

Koeman dai ya jagoranci kungiyar ta Barcelona tsawon watanni 14.

Kungiyar dai ta samu maki 15 cikin wasanni 10 data buga a gasar ta Laliga.

Kuma ta yi rashin nasara wasanni 2 cikin 3 a gasar cin kofin zakarun Turai ta Champions League.

Yanzu dai kungiyar na matsayin ta 9 a teburin gasar Laligar kasar.

Shugaban kungiyar Joan Laporta, ne dai ya sanar da sallamar mai horarwar, Ronald Koeman bayan rashin nasarar da ya yi a hannun Rayo Vallecano da ci 1-0.

.

Barcelona dai ta Kori mai horarwar ne biyo bayan rashin nasarar da ya yi a gasar Laligar kasar Spaniya da ci 1-0 a hannun kungiyar kwallon kafa ta Rayo Vallecano.

Koeman dai ya jagoranci kungiyar ta Barcelona tsawon watanni 14.

Kungiyar dai ta samu maki 15 cikin wasanni 10 data buga a gasar ta Laliga.

Kuma ta yi rashin nasara wasanni 2 cikin 3 a gasar cin kofin zakarun Turai ta Champions League.

Yanzu dai kungiyar na matsayin ta 9 a teburin gasar Laligar kasar.

  1. Shugaban kungiyar Joan Laporta, ne dai ya sanar da sallamar mai horarwar, Ronald Koeman bayan rashin nasarar da ya yi a hannun Rayo Vallecano da ci 1-0.
Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!