Connect with us

Labarai

Yanzu -yanzu : Gwamnan Ekiti ya kamu da cutar Corona

Published

on

Gwamnan jihar Ekiti Dr. Kayode Fayemi ya sanar da cewa ya kamu da cutar corona.

Hakan na cikin wata sanarwar ce da gwamnan ya wallafa a shafin sa na Twatter a yau Laraba.

A cewar Kayode Fayemi wanda shine shugaban kungiyar gwamnonin kasar nan ya ce shi ne karo na uku da aka yi masa gwajin cutar kuma a wannan karon sakamakon ya nuna cewa yana dauke da kwayar cutar ta covid-19.

Gwamnan na jihar Ekiti ta cikin sanarwar ya ce, tuni ya dauki matakin killace kansa tare da samun kulawar jami’an lafiya.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!