Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yau Kotu ke cigaba da zaman sauraron ƙarar da wasu gwamnonin jihohi suka shigar kan CBN

Published

on

A yau ne kotun kolin Nigeriya ta ke ci gaba da zaman sauraron ƙarar da wasu gwamnonin jihohi suka shigar da gwamnatin tarayya kan buƙatar ƙara wa’adin amfani da tsofaffin kuɗi.

A ranar 22 ga watan Febrairu ne, kotun ta ɗage zaman sauraron ƙarar har zuwa yau 3 ga watan Maris.

Tun da fari dai gwamnatin Nijeriya ta ayyana ranar 31 ga watan Janairun 2023 a matsayin ranar da za a daina amfani da tsofaffin takardun kuɗi na naira 1,000, da 500, da kuma 200.

Sai dai daga baya shugaban ƙasar Muhammadu Buhari ‘ya amince da ƙara wa’adin amfani da su zuwa ranar 10 ga watan Fabarairu’.

Sai a biyo mu a labaran mu na gaba don jin yadda zaman ya kasance.

 

Rahoton: Madeena Shesu Hausawa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!