Connect with us

Labarai

Za a gurfanar da mutumin da ake zargi da kai hari a fadar gwamnatin Amurka

Published

on

Nan gaba kadan a  yau Litinin  za a gurfanar da mutumin da ake zargi da kutsawa wajen wata liyafar cin abinci domin kai hari ga Shugaban Amurka, Donald Trump.

Za a tuhumi Cole Tomas, mai shekara 31 a duniya, dan  Los Angeles, da laifin kai hari ga jami’in gwamnatin tarayya da kuma amfani da bindiga yayin aikata laifin.

Ana zargin ya buɗe wuta ne a kusa da wurin binciken jami’an tsaro, lamarin da ya tilasta fitar da Shugaba Trump daga wurin cikin gaggawa.

Jami’an tsaro sun ce an samu wani sakon email da maharin ya aikawawa ‘yan uwansa mintuna kaɗan kafin ƙaddamar da harin, inda a ciki yake bayani a kan shirin sa  na kai hari kan jami’an gwamnatin Mista Trump din.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!