Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Manyan Labarai

Za’a fara rage cunkoso a gidajen gyara hali – Gwamnatin Najeriya

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce ta fara wani shirin rage cunkoso a gidajen gyaran hali ta hanyar sakin kananan yaran da ke tsare a wannan lokaci na annobar korona da ma bayanta.

Ministan shari’ah na Nijeriya, Abubakar Malami ne ya bayyana haka yayin wani taro ta intanet kan yin afuwa da rage cunkoson yaran da a ka hana wa ‘yanci a ƙasar.

Tun farko shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ne ya kafa kwamitin da zai duba yiwuwar rage cunkoson ƙananan yara a gidajen yarin ƙasar, da kuma yin gyaran fuska kan aikace-aikacen gidajen yarin.

Daga cikin wadanda za su ci gajiyar shirin sun haɗa da wadanda shekarun da a ka yanke musu tuni sun ci adadi mai yawa, da kuma matan da ke zaman gidan yari tare da ‘ya’yansu da a ke tsoron za su iya kamuwa da cutar Korona.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!