Connect with us

Siyasa

Zamu nemi hakkin zaluncin da aka yi mana a Gombe na takarar gwamna – Pantami

Published

on

Tsohon Ministan Sadarwa na kasa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya zargi jam’iyyar APC a jihar Gombe da karya dokoki wajen tsayar da dan takarar gwamna domin zaben 2027.

Pantami ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da BBC suka wallafa, inda ya ce tsarin consensus da aka bi wajen fidda dan takarar ya nuna bangaranci.

A cewarsa, an fifita bangaren Jamil Isyaku Gwamna ta hanyar ba shi tikitin takarar gwamnan jihar, abin da ya sabawa ka’idojin jam’iyyar.

Haka kuma, Pantami ya bukaci Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da shugaban jam’iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, da su sanya ido kan lamarin tare da daukar matakin da ya dace

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!