Gwamnatin jihar Kano ta ce ta biya kudin karatu ga wasu dalibai ‘yan asalin jihar Kano guda dari da talatin da biyar da ke karatun jinya...
Rundunar sojin kasar nan da takwararta ta kasar Kamaru sun ce sun kashe mayakan Boko-Haram guda talatin da biyar. Haka kuma sojojin kasashen biyu sun...
Rundunar sojin saman kasar nan ta tura da jiragen saman yaki kirar jet guda dari domin binciko ‘yan matan sakandaren Dapchi da ‘yan Boko-Haram su ka...
Jam’iyyar APC mai Mulkin Najeriya ta karawa zababbun shugabannin ta da suka hadar da shugaban jam’iyyar na kasa Chief John Odigie-Oyegun wa’adin tsawon shekara guda. Wannan...
Gwamnatin tarayya ta kafa wani kwamitin mai mutum 12 don tabbatar da fito da sahihan bayanan da ya sanya aka sace daliban makarantar Sakandaren DAPCHI dake...
Jami’an Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa sun yi wa tsohuwar Ministar Sufurin jiragen saman kasar nan Stella Oduah tambayoyi bayan gurfana da...
Rudani ya kunno kai tsakanin Rundunar Sojin kasar nan da ta ‘yan-sanda kan ko waye yake da alhaki bisa sace ‘yan matan Makarantar Kimiyya da Fasaha...
Babban jakadan Najeriya a kasar China Mista Wale Oloko, ya ce ‘yan Najeriya da dama na daure a gidajen yari daban-daban a yankin Guangdong saboda samun...
Gwamnatin Kano ta sake jadada kudirin ta wajen samar da hanyoyi a cikin jihar nan. Kwamishinan ayyuka, gidaje da sufuri Injiniya Aminu Aliyu ne ya bayyana...
Kungiyar tabbatar da dai-daito a ayyukan gwamnati SERAP ta bukaci gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da ta kalli rahotan da kungiyar Transparency International ta yi fitar kan...