Gamayyar hadin gwiwar kungiyoyin ma’aikatan Lafiya ta JOHESU da ta AHPA ta sha alwashin tsunduma yajin aiki a fadin kasar nan, matukar gwamnatin tarayya ta gaza...
Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na II da Lamidon Adamawa Muhammadu Mustapha Barkindo da sauran masu ruwa da tsaki sun gana da shugabannin kungiyoyin...
Bangaren shari’a a jihar Kano ya kafa kwamitin sauraron korafe-korafen zaben kananan hukumomi wanda za’a yi Asabar mai zuwa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa...
Tsohon shugaban hukumar zabe ta Najeriya INEC Farfesa Attahiru Jega, ya ce mulkin dimukuradiyya bai amfanar da al’ummar Najeriya da komai ba, face handama da kuma...
Ministan Ilmi na Najeriya Malam Adamu Adamu ya fara zagayen duba cibiyoyin da aka ware don gudanar da jarrabawar shiga manyan makarantun ta JAMB ta shekarar...
Hukumar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ta ECOWAS tace zata hada kai da kungiyoyin kishin al’umma domin dakile matsalar ta’ammali da miyagun kwayoyi a wasu...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wani mutum da ake zargi da Safaran Bindigogi zuwa Jihar Benue. Mataimakin kwamandan hukumar...
Akalla mutane 145 Rundunar ‘yan-sanda ta cafke bisa zarginsu da hannu cikin tashin hankalin da ke faruwa a Jihar Benue, inda aka gurfanar da 124 daga...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar da dakataccen shugaban hukumar kula da Inshorar Lafiya ta kasa Usman Yusuf bakin aiki. Tun a cikin watan Yunin bara...
Wata kwararriyar Likita a bangaren Cututtukan da suka shafi mata, Dokta Zainab Datti Ahmad, ta bayyana cewa shayi da ake wa ‘ya’ya mata na daya daga...