Rundunar ‘yan-sandan Najeriya ta tura dakarunta kwararru na musamman da aka raba zuwa rukunoni 15 zuwa Jihar Benue domin dakile rikice-rikcen da ke faruwa a Jihar....
Ministan matasa da wasanni Barista Solomon Dalung ya shaidawa hukumar kwallon Kwando ta duniya FIBA cewa babu wani rikicin shugabanci a hukumar kwallon Kwando ta kasar...
Tsohon gwamnan babban bankin kasa CBN Farfesa Kingsley Moghalu ya bayyana cewa kamata yayi a samar da wani asusu da zai tara kudade da yawan su...
Gwamnatin tarayya ta ce kimanin mutane dubu 30 da yan kungiyar Boko Haram suka sace ne Rundunar sojin kasar nan tayi nasarar kubutar wa. Ministan tsaron...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai ziyara jihar Nasarawa a gobe Talata a wani bangare na lalubo hanyoyin dakile rikicin manoma da makiyaya dake yawan aukuwa...
Gwamnatin jihar Lagos ta samar da wasu kotuna guda hudu da zasu rika sauraron kararrakin cin hanci da rashawa da kuma laifukan cin zarafin bil’adam. Babban...
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ziyarci shalkwatar yan jaridu dake jihar Ogun a yau, inda yayi rajistar zama mamba a gamayyar kungiyar siyasa da aka...
Gwamnan jihar Taraba Darius Ishaku ya ce gwamnoni kasar nan basu da iko akan jami’an tsaron kasar nan, duba da cewar ba za su iya bayar...