Shugaban majalisar Dattijai Sanata Abubakar Bukola Saraki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC a yau Talata. Cikin wata sanarwa da ya sanya a shafin sa...
Mai shari’a Ben Iheka na babbar kotun jihar Imo ya dakatar kwamitin da babban jojin jihar Paschal Nnadi ya kafa da kuma shugaban majalisar dokokin jihar...
Hukumar EFCC ta yi holin wasu manyan jami’an hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC na jihar Ogun a gaban babbar kotun jihar Legas saboda...
Babban hafsan sojin kasa na Najeriya Yusuf Tukur Buratai, ya amince da kafa sansanonin gudanar da aiki guda biyar karkashin runduna ta 82 dake jihar Enugu....
Rundunar sojin kasar nan tayi sauyin wuraren aiki ga wasu manyan jami’an ta da ke sassa daban-daban da nufin kara tsaurara matakan tsaro a fadin kasar...
Wasu ‘yan bindiga sun harbe shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Ideato ta Arewa da ke jihar Imo wato Sunny Ejiagwu da safiyar yau Juma’a. Ejiagwu...
A kokarinta na ganin an bunkasa harkokin Sufurin Jirgin saman kasar nan gwamnatin tarayya ta sanar da fara wani yunkuri na tilastawa ma’aikatanta tafiye-tafiye ta sabon...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aikewa Majalisar Dattijai wasikar neman tabbatar da Farfesa Bolaji Owasanoye a matsayin shugaban hukumar nan mai yaki da cin hanci da...
Majalisar Dattijai ta zayyano wasu matsaloli da ke gabanta, da suka zamo karfen kafa wajen amincewa da kudurin samar da ‘yan-sandan Jihohi a kasar nan. Shugaban...
Kungiyar masu ruwa da tsaki kan harkokin yada labarai ta Kasa NPO tare da hadin gwiwar hukumar kula da gidajen Rediyo da Talabijin ta kasa BON...