Wata kungiyar kare hakkin bil’adama a nan Kano ta shirya wani kasaitaccen bikin karrama murgujejen Zakin nan da ya kufce daga gidan Zoo a karshen makon...
Da safiyar yau Laraba ne masu garkuwa da mutane suka sa ce alkalin babbar kotun tarayya justice Dogo akan hanyar sa ta zuwa Akure daga babban...
Kungiyar mai rajin kare Demokaradiyya, wato UFDD, da hadakar kungiyoyin kishin al’umma sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta jihar Kaduna, da sauran jami’an tsaro...
Kungiyar masu kula da zirga-zirga jiragen sama ta Najeriya, wato Nigerian Air Traffic Association, ta koka gameda rashin isasun kayayyakin aiki tsakanin su da matuka jirage,...
Wani Jami’in hukumar Hisba mai suna Nuhu Muhammad Dala, ya ki amincewa da karbar cin hancin naira 100,000 daga hannun wani matashi mai sana’ar sayar kayan...
Wani lauya mai rajin ceton al’umma a jihar Kano Barista Abba Hikima Fagge, ya bayyana cewa zai yi duk mai yiwuwa wajen kwatowa wani dattijo da...
Gwamna Abdullahi Ganduje ya ja hankalin iyayen da aka ceto ‘yayansu daga Onitsa jihar Anambra da su yi hankali da yan jarida kungiyoyi masu zaman kansu....
Daya daga cikin yara tara da aka ceto a garin Onitsa dake jihar Anambra, ta fuskanci cin zarafi na fyade a hannun wanda suka sace ta,...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta mika yara takwas daga cikin tara da aka ceto daga hannun masu satar yara, aka kuma sayar da su a...
Kungiyar daliban yammacin Afrika, ta karrama shugaban sashen al’amuran yau da kulum na Freedom Rediyo, Nasir Salisu Zango, bisa yadda yake jajircewa wajen samarwa da al’umma...