Babban limamin massalacin juma’a na tokarawa Malam Ado Ya’u ya ce shuwagabanin kananan hukumomi su mai da hankali a kan al’ummar da suke jagoranta a nan...
Masu digiri na Phd da digiri na biyu na daga cikin mutanan dake neman aikin malaman makaranta a jihar Kaduna. Shugaban hukumar kula da makarantun sakandire...
Hukumar karbar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar Kano, ta ce ta fara bincike kan zargin korafin cin hanci na wasu Alkalan Kotun...
A cikin shirin za ku ji cewa: Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar kudi ta badi. Shi kuwa mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi...
A cikin shirin za ku ji cewa: Wani boka ya shiga hannu bayan da aka same shi da yiwa wata kwastomarsa ciki. Ita kuwa hukumar Hisba...
Shugaban Kungiyar kwadago na kamfanoni masu zaman kansu na jihar Kano Kwamared Ali Baba, ya zargi masu rike da sarautun gargajiya musamman masu unguwanni na Kano...
Gwamnatin Jihar Kano tace zata hana yan kasa da shekaru goma sha takwas shiga Otel. Manajan daraktan hukumar kula da yawan shakatawa ta jihar Kano Yusuf...
Otel dake jihar Kano wadanda baki ke sauka daga gurare da da dama suna tafiyar da harkokin su ne ba da izinin hukuma ba. Manajan Daraktan...
Mazauna garin Tokarawa dake yankin karamar hukumar Nassarawa a jihar Kano, sun koka tare da yin kira ga gwamnatin jihar kano kan ta kawo musu dauki...
Dagacin Gwazaye dake Karamar hukumar kumbotso a nan kano Malam Umar Ali, Ya ce rashin tura yara makaranta da bibiyar karatunsu shi ke kawo koma baya...