Hukumar bada Agajin gaggawa ta kasa NEMA ta bukaci mazauna jihohin Zamfara da Sokoto da Kebbi da su kaucewa zubar da shara barkatai domin gujewa afkuwar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta yi nasarar cafke wadanda ake zargi da kashe mace ta farko matukiyar jirgin saman sojin kasar nan Tolulope Arotile a...
Gwamnatin jihar Kano tayi barazanar garkame wani asibiti mai zaman kasan da ake Sahara da ke karamar hukumar Tarauni a nan Kano sakamakon rashin tsafta. Hukumar...
Ministan lafiya Dr Osagie Ehanire ya ce cutar corona ta yadu a kananan hukumomi 586 cikin kananan hukumumomi 774 da ke fadin kasar nan. Dr Osagie...
Lauyan dake kare dakataccen shugaban hukumar yaki da cin hanci ta EFCC Wahab Shittu ya rubutawa shugaban kwamitin dake Magu, Ayo Salami wasikar neman bahasi kan...
Gwamnatin tarayya ta bukaci manyan kasashen duniya da su daina sauraran karairayi da ake yadawa kan Najeriya, sannan su ki sayarwa da kasar nan makamai na...
Daga Hassan Muhammad Auwal Bikin Bude Sabon ginin ofishin majalisar dattijai ta jami’ar Bayero ta Kano, wanda ake yi halin yanzu. Ministan Ilimi Mallam Adamu Adamu...
Daga Bilal Nasidi Ma’azu Mahautan dake Kasuwar Kurmi cikin karamar hakumar birni sun bukaci gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki a nan Kano,dasu sanya baki,kan...
Daga Abdullahi Isa Masu sharhi kan harkokin wasanni da dama suna da bambancin ra’ayi game da Kungiyar da za ta samu nasara a fafatawa da za...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya shawarci kanana da matsakaitan ‘yan kasuwa da masana’antu da su shiga cikin shirin babban bankin Najeriya na...