A yayin da aka kwashe watanni shida da bullar cutar Covid 19 a kasar nan, wani ma’aikacin jinya da ya nemi a sakaye sunansa a nan...
Gwamantin jihar Kano ta jaddada aniyarta na ci gaba da farfado da tare da inganta kadarorin gwamnati da aka kyalesu ba a amfani dasu tsawon lokaci...
Gwamantin jihar Kano ta jaddada aniyarta na ci gaba da farfado da tare da inganta kadarorin gwamnati da aka kyalesu ba a amfani dasu tsawon lokaci...
Majalisar zartaswa ta kasa amince da ware naira Biliyan 8 da miliyan 49 don sayawa hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC kayayyakin gwajin cutar Covid-19...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tuhumi hafsoshin tsaron kasar nan kan hanyoyin da ‘yan bindiga a arewa maso gabashin kasar nan ke bi wajen samun makamai...
Wasu ma’aikata da ke cikin uwar kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar Gas ta kasa “PENGASSAN’ wadanda suke aiki a ma’aikatar man fetur ta kasa da...
An kammala taro kan harkokin tsaro tsakanin shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin kasar nan wanda aka fara a jiya Talata tare da cimma yarjejeniyar samar...
Shugaban hukumar yaki da fasa kauri ta kasa, Muhammad Babandede ya kafa wani kwamitin kwararru da zai yi yaki da masu fasakwauri a kasar nan. Hakan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagorantci taron majalisar zartaswa ta kasa a yau Laraba, wanda aka gabatar ta kafar Internet. Kafin fara taron sai da mahalratrsa...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke ƙofar kudu a nan birnin Kano, ƙarƙashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ya yanke hukuncin jefewa ga wani tsoho ɗan...