Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da gudanar da zagayen bikin Mauludi a faɗin jihar. Mai baiwa gwamna shawara kan yaɗa labarai Salihu Tanko Yakasai ne ya...
Ana zargin wata uwargidan da bankawa gidan kishiyarta wuta da yammcin jiya Lahadi a yankin Liman Gwazaye dake karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano. Shaidun gani...
Kotun shari’ar musulunci mai lamba daya karkashin jagorancin mai sharia Abdullahi Halliru Kofar Na’isa ta fara sauraron shari’ar da wata mata ta shigar gabanta tana rokon...
Mai martaba sarkin Katagum Alhaji Umar Faroq na biyu ya sha alwashin ganin ɗorewar kyakkyawar alaƙar masarautar sa da al’ummar Kano. Sarkin ya bayyana hakan ne...
Al’ummar musulmi na gudanar da zanga-zangar nuna ƙyamar Faransa a birnin Kano. Masu zanga-zangar sun fara tattaki da misalin ƙarfe 12 na ranar Lahadi daga Unguwar...