Hukumar wasan kwallon kurket ta Najeriya wato NCF ta shirya kaddamar da tsohon dan wasan kasar Sri Lanka Asanka Gurusinha a matsayin sabon mai horas da...
Ministan matasa da wasanni Sunday Dare, ya ce, ma’aikatar wasanni taki amincewa da kudirin kashe sama da naira miliyan 81 wajen daidaita tsawon ciyawa a filin...
Kotun majistiri dake zamanta a Gyadi Gyadi karkashin mai sharia Auwal Yusuf ta dage sauraron karar wata mace mai suna Fatima Umar wadda ake zargi da...
Kotun majistiri dake zamanta a Gyadi Gyadi karkashin mai sharia Auwal Yusuf ta dage sauraron karar Malam Lurwanu Tasiu wanda ake zargi da damfarar wani kusan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta yi tir da kai harin wasu ƴan bindiga sun tare kan titin Zaria zuwa Kaduna daura da makarantar horas da sojoji da...
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta yi All- wadai kan kisan da wasu ‘yan ta’adda su kai wa manoman shinkafa a garin Kwashe dake karamar hukumar Jere ta...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce kimanin mutane 110 aka kashe a harin da ake tunanin ƴan Boko Haram ne suka kai wa manoma a jihar Borno....
Rundunar sojin Najeriya ta nanata cewa manoma 43 aka kashe, ba 110 da Majalisar Dinkin Duniya ta ce an kashe ba. Mai Magana da yawun rundunar,...
Gwamnatin jihar Kano yankawa shugabannin ‘yan kasuwar Singa tarar kudi miliyan 2. Tarar tasu dai, ta biyo bayan rashin tsaftace kasuwar da suka yi na karshen...
Jam’iyyar PDP ta gargaɗi gwamnatin Kano kan sayar da kadarorin gwamnati. Ɗaya daga jagororin jam’iyyar na Kano Kwamaret Aminu Abdussalam ne ya bayyana hakan a yayin...