

Jam’iyya mai mulkin kasa APC ta sake dage babban taronta na jihohi a fadin kasar nan zuwa 16 ga watan Oktoba, mai kamawa. Wannan na kunshe...
Hukumar Haute Autorité pour la Consolidation de la Paix mai wanzar da zaman lafiya ta Nijar, ta gudanar wani taro da wakilan ƙabilun jihohin Agadas da...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta cafke wani mutum mai larurar ƙafa, bisa zargin sa da hannu dumu-dumu wajen sace-sace da kuma yin garkuwa da mutane....
Gwamnatin jihar Kano ta haramta shiryayawa ko haska finan-finan kwacen waya da masu nuna ta’ammali da kwayoyi. Shugaban hukumar tace fina-finai ta Kano Isma’ila Na-Abba Afakhallahu,...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta doke Real Malarcca a gasar cin kofin Laligar kasar Spain da ci 6-1. Dan wasan kungiyar ta Real Madrid...
Turka turkar da ta kunno kai tsakanin Gwamnatin ƙasar Malawi da hukumar Kwallon ƙafa ta ƙasar , na ka iya shafar wasan kasar da zata fafata...
Majalisar wakilan kasar nan, ta ce za ta fara bincike kan musabbabin abinda ya faru a gasar motsa jiki ta Duniya da aka gudanar a Tokyo...
Kungiyar kwallon kafa ta West Ham United ta doke Manchester United har gida a gasar cin kofin ‘ EFL cup’ na kasar Ingila. West Ham ta...