Labarai
Hisbah ta bukaci a kaia ma ta duk korafin da ya shafi auren gata

Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta bukaci wadanda aka yi wa auren gata da su kai korafin duk wanda ya bukaci su ba shi wani abu gabanin karbar kayayyaki ko sadaki da jarin da Gwamnati ta bai wa Amaren a baya-bayan nan.
Mataimakin babban Kwamandan hukumar ta Hisbah Dakta Mujahidden Aminuddeen, ne ya bayyana hakan ta cikin wani sakon Bidiyo da ya fitar.
Ya ce, an kafa kwamiti na musamman da zai saurari korafe-korafe kan wadannan matsaloli.
You must be logged in to post a comment Login