Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Kotu ta dage sauraran karar dattawan Kano kan sabbin masarautu

Published

on

Babban jojin kano Justice Nura Sagir Umar ya sanya ranar 27 ga wannan watan domin sauraron martanini rashin hurumi a kunshin shariar da Alh Bashir usman Tofa da wasu dattawa suka shigar .

Dattwan Kano suna karar gwamnan kano da sarkin kano da majalisar dokokin jahar kano da kuma sababbin sarakunan kano dangane da batun tsaga masarautar Kano

Masu karar dai suna rokon kotun da ta rushe dokar da ta kirkiri sababbin masarautu.

Sai dai an tsayar da ranar 27 ga wannan watan dan jin martanin wadanda akayi karar.

Rikicin Gwamnatin Kano da Masarauta: Siyasa ko cigaba?

Kotu ta dage sauraran karar dattawan Kano kan sabbin masarautu

Zauren kare kima na Kano na goyan bayan kirkiro masarautu hudu

Wakilin mu Yusuf Nadabo ya rawaito cewa a gefe guda wasu mutane daga sababbin masarautun sun shigar da rokon suma a sanya su a cikin shariar a bangaren wadanda ake kara kotun ta sanya ranar 16 ga watan mayu dan bayyana ra, ayinta dangane da wannan roko

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!